ALMAJIRA ✔
  • Reads 2,312
  • Votes 98
  • Parts 24
  • Time 3h 24m
  • Reads 2,312
  • Votes 98
  • Parts 24
  • Time 3h 24m
Ongoing, First published Oct 29, 2021
Once, a young girl wandered the desolate streets, her eyes sunken from the weight of her own misery. Orphaned, with her three year old sister, No family to turn to and no roof to call her own, she was forced to beg for scraps, her dignity slowly withering away.

But fate, in its mysterious ways, brought her to a crossroads. She stumbled upon Anna and Baffa, a kind-hearted blind couple who took her under their wing. Despite their own challenges, they welcomed her into their home, offering a sense of belonging she thought she'd never know.

As she settled into her new life, the girl began to heal. Anna and Baffah's unwavering kindness and generosity showed her that even in darkness, there was still light. They taught her to find strength in adversity and to face each day with courage.
All Rights Reserved
Sign up to add ALMAJIRA ✔ to your library and receive updates
or
#1strive
You may also like
AURE UKU(completed) by Chuchujay
32 parts Complete
DR UMAIMAH USMAN BULAMA,Mace yar kimanin shekara ishirin da tara , Babbar surgeon A asibitin CITY TEACHING HOSPITAL , Aure Uku, ƴaƴanta uku . Mace mara san hayaniya wadda tasan kan Aikinta ,babu abunda tasa a gabanta illa bawa Aikinta babban muhimmanci kana yaranta wadda kaɗdarar samunsu ta rarraba mata Aure . Kalma ɗaya zaka faɗa ta bata mata rai shine kushe mata Aikinta ko nuna wasa a duk wani abu da ya shafi Aikinta . Ita ɗin kwarariyace kuma gogaggiya akan duk wani abu da ya safi surgery,ba kasar ta ba hatta a wasu kasashen tana zuwa aiki. Bangaren soyayya fa? Bata dauki soyayya a bakin komai ba tunda dukkan Aurenta guda ɗaya ne tayi na soyayya kuma shima bai karbe ta ba wanda hakan yasa ta yanke shawarar saka soyayya a ƙwandan shara duk da kuwa tayin da ake kawo mata ,ta gama yanke imani da soyayya akan duk wani ɗa namiji wanda haka yasa mutane da dama ke mata kazafi da mata take so duba da ƙin mazanta karara a fili. Amma menene dalilin tsanar tasu da tayi? Menene yasa ta cire mazan daga tunaninta da zuciyarta baki daya? Shin zata faɗa soyayyar wani ɗa namiji ko a'a? Idan zata faɗa wanenen wannan mai sa'ar?. DR IMAM MUKTAR PAKI, Saurayi dan kimanin shekaru Ishirin da tara ,bai taba Aure ba, Dalibi wanda yake neman sake gogewa akan Aikin surgery ,shekara ɗaya wadda kareta ne kaɗai zai bashi kwali da kuma lasisin Fara yin surgery ,kaddara itace tayi aikinta ta ɗauko sa kan kachakar ta kawosa CITY TEACHING HOSPITAL inda yake ƙarkashin jagorancin likitar da kowa ke tsoro da shakka, Mene zai faru idan shi bai ji wannan feelings ɗin ba sai wani daban wanda shi kansa bazaya iya fassarawa ba? Shin ya wannan kaɗdarar tasu zata kasance? Shin Wanne irin chakwakiya Imam ke shirin ɗaukowa kansa domin wannan likitar da ya ke kan giyar so AURENTA UKU ,Ƴaƴanta uku a yayin da shi ko na fari bai taba yi ba. Ku biyo ɗiya jamilu domin jin yarda wannan labarin na IMAM da UMAIMAH zai kasance !
You may also like
Slide 1 of 10
UNCROWNED. cover
Babban gida cover
MAI ƊAKI...! cover
MADINAH cover
NADIYA! cover
EMAAN cover
DOCTOR EESHA👩‍⚕️ cover
AURE UKU(completed) cover
KOWA YA GA ZABUWA... cover
A JINI NA TAKE cover

UNCROWNED.

16 parts Ongoing

She lost her family to a violent attack, and the love that should have saved her nearly destroyed her. Aisha always believed in soulmates and forever families until the night her world shattered. Haunted by silence and scars no one can see, she fights to hold onto the pieces of herself while fighting the past. When she finally meets the one meant for her, she guards her heart fiercely because men have already scarred and shattered her life too deeply. But what happens when she lets him love her the way she deserves? Can love heal what her past tried to destroy, or will the past come crashing back?